Sai mala'ikan ya ce musu, “Kada ku ji tsoro, ga shi, albishir na kawo muku na farin ciki mai yawa, wanda zai zama na dukan mutane. Domin yau an haifa muku Mai Ceto a birnin Dawuda, wanda yake shi ne Almasihu, Ubangiji.
— LUK 2:10-11
Sa hannun bude e-mail
Sign up for the TWR360 Newsletter
Access updates, news, Biblical teaching and inspirational messages from powerful Christian voices.
Thank you for signing up to receive updates from TWR360.