iKo Yesu yace shi ne Allah? Ko Yesu ya taba yin zunubi? GaskiyaYesu ya mutum saboda zunuban mu? Wannan gaskiya ce? Ina sam mani ceto ga Yahudawa ne kaumma Yesu ya zo domin su ya kuma mutu domin su. Wannan gaskiya ce?
Me yasa kun ace da Yesu “Kristi” yana daya daga sunayen sa ne? Ko “Ubangiji” yana daya daga cikin sunayen Yesu? SWani yace mani Yesu ya kira kansa “Dn Mutum” wannan gaskiya ce, Idan hakkane, me yasa ya kira kan sa hakka?
Kan shirin nan KoYesu zai iya ya taimakeni yana da batarwa . Yaya Yesu zai iya taimake mu idan baya nan kusa da mu? Aina Yesu yake? Yaya mutum da bayanan zai iya taimaki wani?
Ko Allah yana bisa da Yesu? Ko Allah ya fi Yesu matsayi? Budurwa ce ta haifi Yesu? Ban yarda budurwa ce ta hafi Yesu ba. Wannan baya yiwuwa. Yaya zai yiwu? Ko budurwa Maryai mu za iya taimake ni? Zai iya yin addu’a ta wurin ta?.
Menene addu’a? Bani da tabaci idan addu’a yakan canza wani abu. Ko zaka gaya mani yaya addu’a zan canza rayuwa ta? Ko Allah yana jin addu’an kowane mutum? Wani yace mani Allah yan jin addu’oi wadansu mutane na musamman?
Menene zunubi? Na rude. Menene zunubin rashen aikatawa. Yaya zai zunubi idan na aikata wani abu? zunubi kasha nawa? Ko wane mutum mai zunubi ne? Ban gane ba cewa matasa da mutanen kirki suna cikin masu zunubi ta yaya hak zai zama?
Ko Allah ya na leka akan kowa domin ya kama mu idan mun aikata laifi? Ko Allah ya san abinda nake yin shi a cikin duhu? Ko mutum zai iya ya boye wa Allah? Aina Allah yake ? Idan baza mu iya ganin shi ba, ta yaya zamu san inda yake?
Mene addu’a? Wane lokace ne ya dace domin addu’a? Me yasa zan yi addu’a fiye sau daya a rana? Me sa matane sunace “Amin” gayan an gama addu’a? Cikin addu’an da ka yi da farko cikin wannan shiri ka ce “ cikin sunan Yesu” Me kake nufi da haka? Me ake nufi da yin addu’a cikin sunan Yesu?