Wanene Yesu?

iKo Yesu yace shi ne Allah? Ko Yesu ya taba yin zunubi? GaskiyaYesu ya mutum saboda zunuban mu? Wannan gaskiya ce? Ina sam mani ceto ga Yahudawa ne kaumma Yesu ya zo domin su ya kuma mutu domin su. Wannan gaskiya ce?

Farkon Rayuwan Yesu?

Me yasa kun ace da Yesu “Kristi” yana daya daga sunayen sa ne? Ko “Ubangiji” yana daya daga cikin sunayen Yesu? SWani yace mani Yesu ya kira kansa “Dn Mutum” wannan gaskiya ce, Idan hakkane, me yasa ya kira kan sa hakka?

Ko Yesu Zai Iya Tamakeni

Kan shirin nan KoYesu zai iya ya taimakeni yana da batarwa . Yaya Yesu zai iya taimake mu idan baya nan kusa da mu? Aina Yesu yake? Yaya mutum da bayanan zai iya taimaki wani?